RFI Hausa
February 6, 2025 at 05:26 PM
Rundunar sojin Jamhuriyar Nijar ta tabbatar da ƙashe mata sojoji 10, a wani harin kwantan ɓauna da aka kai musu a yammacin yankin Tillaberi da ke kusa da iyakar Burkina Faso, inda jami’an ke fafata wa da mayaƙan ƙungiyoyi masu iƙirarin jihadi. Ƙarin bayani: https://rfi.my/BO6e
😢
👍
🙏
😮
❤️
😂
123