RFI Hausa
                                
                                    
                                        
                                    
                                
                            
                            
                    
                                
                                
                                February 11, 2025 at 09:10 AM
                               
                            
                        
                            A ranar 2 ga watan Fabarairun da ya gabata ne aka gudanar da gagarumin bikin bayar da kyautar Grammy da bisa al’ada akan karrama fitattun mawaƙa da ita, waɗanda kan fito daga sassa daban-daban na duniya. Tun gabanin ranar ta 2 ga watan Fabarairu da ya gudana a birnin Los Angeles na jihar California, an sanar da sunayen mawaƙan da aka zaɓa don fafafatawa wajen lashe ita wannan kyauta tun a ranar 8 ga watan Nuwamban bara
https://www.facebook.com/share/v/18YdgDdyP8/
                        
                    
                    
                    
                    
                    
                                    
                                        
                                            👍
                                        
                                    
                                        
                                            ❤️
                                        
                                    
                                        
                                            🙏
                                        
                                    
                                        
                                            😢
                                        
                                    
                                    
                                        26