
TRT Afrika Hausa
February 17, 2025 at 07:23 PM
Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) tana neman dala biliyan shida saboda Sudan a wannan shekara daga ƙungiyoyin ba da agaji na duniya don rage wahalar da ake sha a abin da ta kira ɗaya daga mafi munin matsalar da aka fuskanta a duniya, matsalar da take ƙara ƙamari saboda yadda mutane suka barin gidajensu da kuma ƙaruwar yunwa.

😢
🙏
❤️
👍
🇵🇸
😂
😭
🤲
33