TRT Afrika Hausa
53.3K subscribers
Verified ChannelAbout TRT Afrika Hausa
Afirka tsantsarta
Similar Channels
Swipe to see more
Posts
https://trt.global/afrika-hausa/article/577c1e5c84ac
Yayin da yanayin zafi ke ฦaruwa a yankin, Saudiyya ta ฦaddamar da tsarin sanyaya waje mafi girma a duniya a Masallacin Harami na Makkah da Masallacin Annabi a Madina domin sauฦaฦa aikin Hajji ga mahajjata a yayin tsananin zafi. ๐๐ป https://trt.global/afrika-hausa/article/0f973ed6aee2
Ku saurari Labaran TRT Afrika Hausa na yau Laraba 4 ga watan Yunin 2025 tare da Shamsiyya Hamza Ibrahim ๐ง ๐ https://trt.global/afrika-hausa/audio/7e57b3a5ceb5
Daga ranar Laraba 8 ga watan Zul Hijja da ya yi daidai da 4 ga watan Yuni miliyoyin Musulmai daga sassan duniya suke fara aikin Hajjin bana, ษaya daga cikin shika-shikan musulunci guda biyar. Ga wasu daga daga cikin ayyukan da mahajjata ke yi a lokacin aikin Hajjin. Ga cikakken labarin a nan ๐ https://trt.global/afrika-hausa/article/420f030abed1
A wata sanarwa mai ษauke a sa hannun Danmakwayon Kano Alhaji Abba Yusuf, wacce aka fitar ranar Talata, sanarwar masarautar ta ce ana umartar dukkan hakimai su shiga cikin birnin Kano tare da mahayansu da dawakansu ranar Laraba, don jin yadda hawan zai kasance. https://trt.global/afrika-hausa/article/7e22351297a2
Aฦalla yara almajirai 11 ne suka rasa rayukansu a jihar Kaduna da ke arewacin Nijeriya bayan wani tarin yashi ya rufta kansu yayin da suke tono laka daga rami, kamar yadda kafofin watsa labarai na cikin gida suka ruwaito. ๐๐ป https://trt.global/afrika-hausa/article/f784f9b38a85
Ba a lokacin Aikin Hajji ne kaษai hankulan Musulami ke karkata ga Ka'aba ba, a duka fadin duniya Musulmai suna fuskantar ษakin mai daraja yayin sallolinsu biyar a kowace rana. Latsa nan don ganin wasu bayanai na tarihi dangane da wajen mafi tsarki ga Musulmai. ๐๐ป https://www.instagram.com/p/DKe5YbFoazM/?img_index=1
Malam Nuhu Ribadu ya alaฦanta amfani da miyagun ฦwayoyi musamman a tsakanin matasa โ da ฦaruwar rashin tsaro, yana mai cewa yawancin โyan taโadda na amfani da miyagun ฦwayoyi. https://trt.global/afrika-hausa/article/521514cac6b3
A wata sanarwar Masarautar da aka fitar ranar Talata, ta ce ana umartar dukkan hakimai su shiga cikin birnin Kano tare da mahayansu da dawakansu ranar Laraba, don jin yadda hawan zai kasance. ๐https://trt.global/afrika-hausa/article/7e22351297a2
Jakadan Amurka a Turkiyya, Tom Barrack ya bayyana cewa Turkiyya ta taka rawa ta musamman a tattaunawar da ake gudanarwa kwanan nan a Istanbul domin kawo ฦarshen yaฦin Rasha da Ukraine. https://trt.global/afrika-hausa/article/fdbf08388f59