
TRT Afrika Hausa
February 18, 2025 at 08:46 AM
Shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote Aliko Dangote ya bayyana irin kalubalen da ya fuskanta wajen ganin an cim ma nasara a aikin gina matatar mansa.
Hamshakin attajirin ya bayyana hakan ne yayin wata hira da jaridar Forbes ta yi da shi a ranar Linitin, Dangote ya ce aikin gina matatar man shi ne “babban kasadar da ya taba dauka a rayuwarsa’’, inda ya kara da cewa ya kuduri aniyyar samar da tsarin bunkasa masana’antu a fadin Afirka.

👍
❤️
😢
🙏
😂
🇵🇸
💔
😭
44