TRT Afrika Hausa

TRT Afrika Hausa

53.3K subscribers

Verified Channel
TRT Afrika Hausa
TRT Afrika Hausa
February 20, 2025 at 05:07 PM
Yarima mai jiran gado na Saudiyya, Mohammed bin Salman ya gayyaci shugabannin kasashen Larabawa na Gulf da kuma na Masar da Jordan don wani taro a Riyadh a ranar Juma’a, inda za su tattauna batun Gaza. https://www.trtafrika.com/ha/world/saudiyya-ta-gayyaci-shugabannin-asashen-larabawa-don-tattauna-batun-gaza-ranar-jumaa-18266869
👍 ❤️ 🇵🇸 🤲 🇳🇬 😂 😢 😭 😮 55

Comments