
TRT Afrika Hausa
February 27, 2025 at 04:22 PM
Shugaban 'yan ta'addar PKK Abdullah Ocalan ya yi kira da a rusa dukkanin kungiyoyin da ke da alaka da PKK, yana mai kira da a kawo karshen ta'addancin da ta shafe shekaru da dama tana yi. 👇🏻
https://www.trtafrika.com/ha/turkey/shugaban-pkk-da-ke-kurkuku-ocalan-ya-yi-kira-da-a-rusa-kungiyar-taaddancin-18269491

👍
😂
🇵🇸
❤️
😢
🙏
13