TRT Afrika Hausa

TRT Afrika Hausa

55.4K subscribers

Verified Channel
TRT Afrika Hausa
TRT Afrika Hausa
February 28, 2025 at 07:13 PM
Sarkin Musulmai na Nijeriya Alhaji Muhammad Sa'ad Abubabakar III ya sanar da ganin watan azumin Ramadana na 2025 a ƙasar a ranar Juma'a. Sarkin ya umarci Musulmai a faɗin ƙasar da su tashi da azumi ranar Asabar 1 ga watan Mayu, wanda ya yi daidai da 1 ga Watan Ramadana na 1446 bayan Hijira.
Image from TRT Afrika Hausa: Sarkin Musulmai na Nijeriya Alhaji Muhammad Sa'ad Abubabakar III ya sa...
❤️ 👍 🙏 🥰 🇳🇬 👂 👏 🇵🇸 🌙 🎉 110

Comments