
RFI Hausa
February 27, 2025 at 04:13 PM
Hamas ta buƙaci fara tattaunawa da Isra’ila domin cimma matsaya a kan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza zango na biyu. Ƙarin bayani: https://rfi.my/BS0W
👍
😢
🙏
❤️
😮
38