
VOA Hausa
February 25, 2025 at 02:26 PM
A jiya Litinin, reshen jihar Kano na jam’iyyar nnpp, ya sanarda dakatar da 4 daga cikin mambobinsa dake majalisun tarayya akan zargin sabawa muradan jam’iyyar https://shorturl.at/EzTBu
👍
❤️
👎
😂
😮
🙏
11