HAUSA ISLAMIC PICTURES QUOTES
HAUSA ISLAMIC PICTURES QUOTES
February 23, 2025 at 12:49 PM
RAMADHAN 7 Abdullah ɗan Umar (RA) ya ce: Na ji Manzon Allah (ﷺ) yana cewa: "Idan ku ka ga wata to ku yi azumi, haka idan ku ka ganshi to ku sha ruwa, idan kuma a ka rufe muku shi baku ganshi ba, to ku ƙaddara masa ku cike talatin". Bukhari da Muslim #hausaislamicpicturesquotes WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029Va5y54uInlqKRdTL2l1i
🙏 ❤️ 👍 5

Comments