
Aminiya
February 22, 2025 at 06:04 AM
Sanata Sunday Marshall Katung, mai wakiltar Kudancin Kaduna a Majalisar Dattawa, ya bayyana damuwarsa kan yadda wasu mazauna yankin ke taimaka wa miyagu wajen aiwatar da ayyukan ta’addanci.
Karin bayani: https://aminiya.ng/sanata-katung-ya-damu-kan-yadda-wasu-taazzara-taaddanci-a-kudancin-kaduna/