
Aminiya
February 22, 2025 at 02:26 PM
Wani da lamarin na safiyar wannan Asabar ɗin ya faru a kan idonsa, ya shaida wa Aminiya cewa uku daga cikin matan da suka rasu ’yan gida ɗaya ne.
https://aminiya.ng/ha%c9%97arin-mota-ya-la%c6%99ume-rayuka-12-a-neja/