
Aminiya
February 22, 2025 at 07:53 PM
Jam’iyyar PDP mai ci a Jihar Osun ta lashe zaɓen dukkan kujerun ƙananan hukumomin jihar guda 30 da na kansiloli 332 da aka gudanar yau Asabar.
https://aminiya.ng/pdp-ta-lashe-za%c9%93en-%c6%99ananan-hukumomin-osun/