
Al-Wesam Center
February 15, 2025 at 05:50 AM
Ibnul Qayyim Aljauziyya yake cewa:
Da a ce mutane sun san abin da yake cikin karatun Alƙur'ani tare da tadabburi (Fahimtar ma'anar shi) da sun shagaltu da shi, sun rabu da komai🌾💚
#alwesamforquran
WhatsApp Channel 👇🏼
https://whatsapp.com/channel/0029VaBOzv6BA1ey8K2O8l3w
Telegram Channel👇🏼
https://t.me/alwesamforquran
❤️
🙏
7