Iran Hausa
                                
                            
                            
                    
                                
                                
                                February 10, 2025 at 04:31 PM
                               
                            
                        
                            Kakakin gwamnatin Iran Fatemeh Mohajerani ta rubuta a shafubta na X cewa:
Gwagwarmayar mu ya kasance juyin juya hali na neman 'yanci daga kangin zalunci wajen gina al'umma bisa adalci bisa tsarin Musulunci da aiwatar da abubuwa da muradan al'umma.
https://x.com/IranHausa/status/1888989002901934479?t=7Eqv-Bm9L7oQJA4-uqGvGg&s=19
                        
                    
                    
                    
                    
                    
                                    
                                        
                                            👍
                                        
                                    
                                        
                                            ❤️
                                        
                                    
                                        
                                            🙏
                                        
                                    
                                    
                                        12