
Aminiya
June 10, 2025 at 05:20 PM
Gwamnan Kebbi, Dakta Nasir Idris (Ƙauran Gwandu) ya jajanta wa al’ummar kasuwar katako ta bayan kara da ke Birnin Kebbi bisa ibtila’in gobara da ta auka musu.
https://aminiya.ng/gwamnan-kebbi-ya-bai-wa-yan-kasuwar-katako-tallafin-ibtilain-gobara/