
BBC News Hausa
June 7, 2025 at 04:19 AM
Yayin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta cika shekara biyu a kan mulkin Najeriya, wasu makusantan shugaban sun kafe a kan cewa lalle an samu cigaba duk da irin kukan da 'yan kasar ke yi na tsananin rayuwa.
https://www.bbc.com/hausa/articles/c5y5z0p5xwdo?at_campaign=ws_whatsapp
😂
😢
😭
👍
❌
😮
🙏
🥹
👎
👺
71