
BBC News Hausa
June 14, 2025 at 12:46 PM
A halin yanzu rikicin da ya ɓarke tsakanin Isra’ila da Iran ya takaita ne ga kasashen biyu. Majalisar Dinkin Duniya da sauran kasashe na ta kira kan cewa a yi taka-tsantsan.
https://www.bbc.com/hausa/articles/c39xgyx7lleo?at_campaign=ws_whatsapp
🇳🇬
👍
❤️
🇮🇷
🇱🇧
🇸🇩
🐊
🇵🇸
😢
😭
28