
BBC News Hausa
June 14, 2025 at 12:47 PM
Hukumar ƙwallon kafa ta duniya, Fifa za ta gabatar da gasar cin kofin duniya na ƙungiyoyin tamaula su 32 da aka zaɓo daga nahiya shida da za a gudanar a Amurka, a wani sabon tsari da ya bambanta da na baya.
https://www.bbc.com/hausa/articles/c3rp7dx2gqyo?at_campaign=ws_whatsapp
👍
❤️
😭
🤲
❤
🐊
😂
😢
😮
🤣
35