
Aminiya
June 18, 2025 at 07:53 AM
Majalisar Dokoki ta kasa ta ce ta aike wa Shugaban Kasa Bola Tinubu kudurorin dokar harajin da ta amince da su a hukumance domin ya rattaba musu hannu su zama doka.
https://aminiya.ng/majalisa-ta-aike-wa-tinubu-kudurorin-dokar-haraji-domin-ya-rattaba-musu-hannu/