
Aminiya
June 18, 2025 at 01:54 PM
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu, ya kai ziyara Jihar Benuwe domin jajanta wa mutanen jihar bisa hare-haren da suka faru a wasu ƙauyuka kwanan nan.
Karin bayani: https://aminiya.ng/hare-haren-benuwe-tinubu-ya-ziyarci-wa%c9%97anda-suka-jikkata-a-asibiti/