
Aminiya
June 18, 2025 at 07:41 PM
Rundunar sojin Nijeriya ta sanar dakashe gomman ’yan ta’adda na ISWAP da Boko Haram da suka yi ƙoƙarin kutsawa cikin sansanin sojin ruwan ƙasar a yankin Tafkin Chadi.
https://aminiya.ng/sojojin-nijeriya-sun-kashe-gomman-yan-taadda-a-tafkin-chadi/