Aminiya
Aminiya
June 18, 2025 at 08:47 PM
Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan kada a kuskura a shiga tsakanin yaƙin da Iran da Isra’ila ke fafatawa ta hanyar amfani da ƙarfin soji. https://aminiya.ng/kar-a-kuskura-a-shiga-cikin-ya%c6%99in-iran-da-israila-mdd/

Comments