Aminiya
                                
                            
                            
                    
                                
                                
                                June 18, 2025 at 08:47 PM
                               
                            
                        
                            Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadi kan kada a kuskura a shiga tsakanin yaƙin da Iran da Isra’ila ke fafatawa ta hanyar amfani da ƙarfin soji. 
https://aminiya.ng/kar-a-kuskura-a-shiga-cikin-ya%c6%99in-iran-da-israila-mdd/