Aminiya
                                
                            
                            
                    
                                
                                
                                June 19, 2025 at 05:31 AM
                               
                            
                        
                            Al’ummar garin Kaura Namoda da ke Jihar Zamfara, sun gudanar da sallar roƙon ruwa bayan da aka shafe kwanaki ba tare da an samu ruwan sama ba.
Karin bayani: https://aminiya.ng/yadda-manoma-suka-yi-adduar-ro%c6%99on-ruwa-a-zamfara/