
Aminiya
June 19, 2025 at 08:42 AM
Wata kotun shari’ar Musulunci da ke Kofar Kudu a Jihar Kano, ta yanke wa wasu mutum bakwai hukuncin ɗauri, bayan da suka ji wa wani ɗan sanda rauni yayin da ake ƙoƙarin cafke su.
Karin bayani: https://aminiya.ng/an-%c9%97aure-mutum-7-kan-yi-wa-%c9%97an-sanda-rauni-a-kano/