Aminiya
Aminiya
June 19, 2025 at 10:15 AM
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ce matsalar da ke addabar jam’iyyar PDP ba ta tsaya kan Atiku Abubakar kaɗai ba, face tana da nasaba da girman kai tsakanin shugabannin jam’iyyar. Karin bayani: https://aminiya.ng/ba-atiku-ka%c9%97ai-ba-ne-matsalar-pdp-gwamna-lawal/

Comments