TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน WhatsApp Channel

TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน

127 subscribers

About TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน

Tarihin jaruman mata da daukan darussa daga rayuwar su ๐ŸŒน

Similar Channels

Swipe to see more

Posts

TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:42:30 AM
Image
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:42:30 AM
Image
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:42:05 AM
Image
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:42:29 AM
Image
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:42:28 AM
Image
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:41:59 AM
Image
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 6:12:33 PM

*SALLAR DAREN BAKWAI GA SHA'ABAN*๐ŸŒ™๐Ÿ•Œ Voice Of Aqeelatu Bani Hashem โœ๏ธ Sallah Raka'a 2. Raka'a Farko Fatiha 1, Kulhuwallahu 100, Raka'a ta Biyu Fatiha 1, Kursiyyu 1. Wanda yayi wannan sallah Allah zai Amshi Addu'ar sa Ya Biya Masa Bukatun Sa, Za kuma a cigaba da Rubuta Masa Ladar Shahidi A Kulli Yaumin A Watan. *SALLAH TA BIYU*.๐Ÿ•Œ Sallah Raka'a 2. A Raka'ar Farko Fatiha 1, Kulhuwallahu 100, A Raka'a ta biyu Fatiha 1, Kursiyyu 100. Wanda yayi wannan sallah Allah zai Sanya shi cikin Muminai. Maitham At-tammar Zone ๐Ÿ“ธ *Allahumma Ajjeel liwaliyukal Faraj* ๐Ÿคฒ๐ŸŒผ

TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:41:23 AM

Mauludin Gwarazan Karbala: JAGORA YA GANA DA โ€˜YAN MUโ€™ASSASATU ABUL FADL ABBAS (AS) Daga Ofishin Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) Da yake ganawa da mambobin Muโ€™assasatu Abul Fadl Abbas, wanda suka hada har da bangarorinta irin su Kasshafa, Intizar da JASAZ, a ranar Talata 5 ga watan Shaโ€™aban 1446 (4/2/2025), Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya jaddada bukatar sadaukarwa ga addini saboda Allah. Jagoran, ya fara jawabinsa ne da taya โ€˜yan uwa murna da zagayowar kwanukan haihuwan gwarazan Karbala, wanda yace, ba zai zama a bisa hadari ba ne haihuwarsu ya zo a jere. โ€œNa farkonsu Abi Abdullahil Husain (AS) wanda aka haifa ranar 3 ga watan Shaโ€™aban; Sai kuma na biyunsu, dan uwansa wanda ya ba da ransa wajen kare shi, Abul Fadl Abbas, haihuwarsa ta kasance ranar 4 ga wata. Sai kuma Imam Zainul Abidin, wanda muna iya cewa shi ma ya fi kowa shan wahalar Karbala, don akan idonsa aka yi komai, shi kuma haihuwarsa ta zo ranar 5 ga wata.โ€ Yace: โ€œDuk wadannan gwaraza, duk cikansu โ€˜rumuzโ€™ (alamomi) ne na sadaukarwa, kowannensu an haife shi a gwagwarmaya, ya bar duniya a gwagwarmaya.โ€ Jagora ya bayyana yadda mahaifiyar Sayyid Abbas ta yi masa tare da โ€˜yan uwansa tarbiyar girmama โ€˜yaโ€™yan Sayyida Zahra (SA), wanda haka yasa ko da suke uba daya, amma basu ganin โ€˜yaโ€™yan Sayyida Fatima a matsayin โ€˜yan uwansu, face a matsayin shugabanninsu. Yace: โ€œSayyida Ummul Banin, mahaifiyar Sayyid Abbas bata taba daukan Sayyida Zahra a matsayin kishiyarta ba, tana ganinta a matsayin shugabarta ne, kuma tace ma danta Abul Fadl Abbas, na haneka, kar ka kuskura kace ma Husaini โ€˜akhiyโ€™ (dan uwana), kace masa โ€˜Sayyidiy wa maulayaโ€™, domin Sayyidinka ne kuma Maulanka, shi shugabanka ne.โ€ Ya cigaba da cewa: โ€œSaboda haka kullum shi Abul Fadl Abbas abin da yake kiran Imam Husaini shi ne โ€˜Sayyidi wa Maulayaโ€™, sai sau daya rak ya taba kiransa da โ€˜dan uwansa, shi ne ranar Shahadarsa bayan an harbe shi da kibiya a wajen debo ruwa.โ€ Jagora ya bayyana muhimmancin tsayuwa kyam a tafarkin Allah Taโ€™ala, tare da albishir ga duk wanda ya tsaya kyam da cewa akwai jarabawa, wanda yace lazim ne. โ€œHar in ka ga jarabawar bata zo ba, ka tambayi kanka, kyam kuwa ka tsaya din? Don dabiโ€™ar hanyar kenan.โ€ Ya jaddada cewa: โ€œWadannan bayin Allah din sun zamo โ€˜rumuzโ€™, wato alamomi da za a yi koyi da su a wajen sadaukarwa. Su gabadayan rayuwarsu sun sadaukar ne, shi ne kuma ya wanzar mana da wannan addini.โ€ Sannan ya ja hankali akan tsayuwa da raya alโ€™amarinsu da kuma tasirantuwa da rayawan da ake yi. Yace: โ€œRaya alโ€™amarinsu na sa a ga tasirinsa a tare da mu. Ya kamata a ga irin wannan ne a jikinmu mu ma, a ga mu ma muna koyi da irin abin da suka rayu a kai, suka sadaukar akai.โ€ Yace: โ€œKulasan abin, kalma daya na abin da duk suka yi, ita ce sadaukarwa. Sadaukar da rai. Ka ba da komai saboda Allah. Shi ne abin da ke gabagaremu, sadaukarwan nan. Kuma alโ€™ummar nan abin da ta rasa kenan, su waye za su sadaukar โ€˜Fisabilillahโ€™โ€ Sannan ya karkare jawabinsa da nasiha akan ya zama mutum ya sadaukar ne bisa zabin kansa kuma saboda Allah Taโ€™ala. โ€œYa zama sadaukarwar nan bisa zabin kai mutum zai yi don neman yardar Allah, ba bisa tilasci ba.โ€ Ya jaddada. Bayan kammala jawabin, an gabatar da waken jinjina ga gwarazan Shahidai, musamman Shahidan Muโ€™assasar Abul Fadl Abbas, tare da alkawari akan cigaba da dafawa Jagora (H) da neman afuwarsa akan gazawa. Daga nan Jagora ya yanka alkakin da aka yi guda uku don haihuwar gwarazan na Karbala (AS). @SZakzakyOffice #EidMobarak #PrayForPalestine #OurMartyrsOurHeroes 05/Shaaban/1446 04/02/2025

TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:41:51 AM
Image
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
TARIHIN JARUMAN MATA ๐ŸŒน
2/5/2025, 5:42:29 AM
Image
Link copied to clipboard!